TCHIANI YA BADA HAKURI GA ƳAN NIJAR AKAN YANAYIN RAYUWA DA AKE CIKI.

Mr blogger
0

 🛑 TCHIANI YA BADA HAKURI GA ƳAN NIJAR AKAN YANAYIN RAYUWA DA AKE CIKI.



“Muna ƙara bada hakuri ga yan kasarmu masu biyayya da kishi, akan wahalhalun da suke ciki a wannan lokaci, tare da basu tabbacin inshaAllah zasu yi Alfahari da Sabuwar Nijar din da zamu gina”



~Duka wannan kalaman sun fito daga bakin Janaral Abdoulrahmane Tchiani a hirarsa ta yau ga ƴan kasa.



Allah ya taimaki Nijar da makwabtanta🇳🇪🇳🇪♥️

Post a Comment

0Comments

Post a Comment (0)