Kadan Daga Cikin cigaban da kasar Nijar πŸ‡³πŸ‡ͺ tasamu bayan karbar mulkin soja

Mr blogger
0

 Kadan Daga Cikin cigaban da kasar Nijar πŸ‡³πŸ‡ͺ tasamu bayan karbar mulkin soja 



1πŸ‡³πŸ‡ͺ Sun kori sojojin kasar faransa


2πŸ‡³πŸ‡ͺ Tsahon shekaru 12 Yan Nijar Basuda incin tofa albarkacin bakinsu Ama yanzu kowa yanada incin ya fadi abinda yakeso,harma akwai Wanda suke fadin abubuwan Da Sun sabama Doka Ama kuma Suna cikin kasa Babu abinda Aka Musu


3πŸ‡³πŸ‡ͺ Kamfanin ruwan sha Na kasar Nijar Da malakin kasar faransa ne,Ama yanzu ya koma malakin Yan Nijar 



4πŸ‡³πŸ‡ͺ D,a karatun boko ana zuwa Da safe aje da Marece Ama yanzu zuwa Daya ake Idan akaje Da safe asabko karfe 2 sai Gobe ,hakan shi zai ba Dalibai Damar zuwa makarantar islamiya 

 

5πŸ‡³πŸ‡ͺ An kafa Gidauniyar neman taimako ,kuma Gashi cikin kudin an saye Motoci 166 ,anba jam'ian tsaro,Aka kara ware milyan Dubu biyu zaayi noman rani cikin jahar DIFfa ,Wanda Tini an soma aikin


6πŸ‡³πŸ‡ͺ An maido hutun Da akeba Dalibai cikin azimi ,na kwana 10 ,Wanda hakan shi zai Basu Damar yin Salar kiyamuleli 


7πŸ‡³πŸ‡ͺ Sun soke yarjejeniya tsaro tsakanin kasar Nijar Da kasar amurka 


8πŸ‡³πŸ‡ͺ Sun kori jakadan kasar faransa 



9πŸ‡³πŸ‡ͺ shugabam kasar Nijar abdourahamane cani yayi jawabi Da yaran hausa kusan karo 3 fiye Da Awa Daya Da rabbi ko wace hira


10πŸ‡³πŸ‡ͺ Sun siyo na'urori Daga kasar rasha masu kare sararin samaniya 


11πŸ‡³πŸ‡ͺ Sun fita Daga kungiyar ecowas 


12πŸ‡³πŸ‡ͺ tinda ake mulkin Demokaradiya baa taba zuba adu'a Da alqunutu Irin wanan mulkin na sojoji ba

Post a Comment

0Comments

Post a Comment (0)